Yan ta'adda
Gogarman ‘dan bindiga da ya shahara wurin satar shanu da dillancin miyagun kwayoyi a jihar Kaduna,Kachalla Gudau da na gaban goshinsa Rigimamme sun arce lahira.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun yi nasarar halaka babban kwamandan Boko Haram mai suna Abu Hassan da wasu mayakansa guda 13 a Mafa, Borno.
Rundunar sojoji ta bayyana gagarumin nasarar da dakarunta na Operation Hadarin Daji suka samu wanda ya kai ga halaka wasu kasurguman yan bindiga uku a Zamfara.
Yayin da ake ta kai ruwa rana kan yadda za a gano maboyar 'yan ta'adda, mazauna Zamfara sun bayyana cewa, dama an san inda yan ta'addan suke, kuma za a kama su.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan farmaki da ‘yan bindiga suka mai musu inda suka halaka wasu 2. Sun tarwatsa sansanoninsu a Kaduna.
Gwamna Umara Babagana Zulum na jihar Borno, ya sake bude shahararriyar kasuwar Gamboru dake karamar hukumar Ngala ta jihar Borno bayan garkameta da aka yi.
Dakarun sojoji sun dakile mummunan harin da yan ta'addan ISWAP suka yi yunkurin kaiwa ma'aikatan agaji a garin Monguno. Mayakan sun kona motoci a kalla 20.
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Manyan ‘yan majalisar Shura na kungiyar ISWAP,Ali Kwaya da Bukar Mainoka tare da wasu ‘yan ta’addan sun mutu sakamakon bama-bamai da sojin sama suka Harba musu.
Yan ta'adda
Samu kari