Yan ta'adda
Kwamandan ‘yan bindiga Dankarami ya kwashe Mutum 44 bayan yaransa sun shiga gida-gida a Kanwa dake Zurmi. Moriki na hada N20m ta kariya da Turji ya bukata.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tayi ram da dagacin kauye mai suna Surajo Madawaki kan zargin hada kai da ‘yan bindiga wurin kashe Yahaya Danbai, manomi.
Gogarman ‘dan bindiga da ya shahara wurin satar shanu da dillancin miyagun kwayoyi a jihar Kaduna,Kachalla Gudau da na gaban goshinsa Rigimamme sun arce lahira.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun yi nasarar halaka babban kwamandan Boko Haram mai suna Abu Hassan da wasu mayakansa guda 13 a Mafa, Borno.
Rundunar sojoji ta bayyana gagarumin nasarar da dakarunta na Operation Hadarin Daji suka samu wanda ya kai ga halaka wasu kasurguman yan bindiga uku a Zamfara.
Yayin da ake ta kai ruwa rana kan yadda za a gano maboyar 'yan ta'adda, mazauna Zamfara sun bayyana cewa, dama an san inda yan ta'addan suke, kuma za a kama su.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan farmaki da ‘yan bindiga suka mai musu inda suka halaka wasu 2. Sun tarwatsa sansanoninsu a Kaduna.
Gwamna Umara Babagana Zulum na jihar Borno, ya sake bude shahararriyar kasuwar Gamboru dake karamar hukumar Ngala ta jihar Borno bayan garkameta da aka yi.
Dakarun sojoji sun dakile mummunan harin da yan ta'addan ISWAP suka yi yunkurin kaiwa ma'aikatan agaji a garin Monguno. Mayakan sun kona motoci a kalla 20.
Yan ta'adda
Samu kari