Yan ta'adda
An tsinci gawarwakin wasu mutane biyu bayan wasu da ake zaton yan bindiga ne suka farmaki yankin Kofar Kona da ke garin Zariya, jihar Kaduna, sun kashe mutum 2.
Rahotanni sun tabbatar da shugaban hukumar yaƙi da dabanci ta jihar Zamfara, Bello Bakyasuwa, ya sha da kyar a hannun ƴan bindigan da suka yi ƙoƙarin halaka shi
Wasu 'yan ta'adda sun yiwa matasa kisan gilla a jihar Filato, inda aka ce sun yiwa matasa biyu yankan rago a jihar da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, rahoto.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wasu matasa biyu da suka sace a jihar Zamfara bayan karbar kudin fansa, sun sako wasu 70.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Katsina sun halaka miyagun ƴan ta'adda mutum biyu. Ƴan sandan sun kuma kwato muggan makamai a hannun ƴan ta'addan.
Wani matashi ya shiga hannu bayan da ya kwace wayar wata mata da kuma kokarin soka mata wuka a jihar Kano da ke Arewa maso Yamma. Ya bayyanayadda ya yi satar.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan ta'addan ISWAP sun sace wasu ma'aikatan jinƙai da jami'an tsaro a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun lallaɓa cikin dare suka tafi da su
Rahotanni sun tabbatar da ƴan bindiga sun aika da wasu masu hakar ma'adanai zuwa barzahu a jihar Plateau. Ƴan bindigan sun farmake su ne dai suna cikin aikin su
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Najeriya suka yi nasarar lallasa 'yan bindiga a yankin jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya. An bayyana yadda ya faru.
Yan ta'adda
Samu kari