Yan ta'adda
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
An sake shiga jimami bayan 'yan ta'addan Boko Haram sun yi wa sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Borno. Sun hallaka sojoji shida a yayin harin.
Babban malamin coci ya ce, ba kowanne Musulmi bane dan ta'adda, kuma aiki Boko Haram bai da nasaba da addini ko ta kusa ko ta nesa a halin da ake ciki yanzu.
Chief Elias Atabor, shugaban al'umar Agojeju-Odo da ke jihar Kogi, ya bayyana cewa adadin mutanensu da 'yan bindiga suka kashe ya karu zuwa 25 daga 19.
Dakarun sojoji sun samu nasarar hallaka mugayen 'yan bindiga guda uku a jihar Kaduna bayan sun yi musu kwanton bauna. Sojojin sun kuma kwato makamai.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce jam’iyyar APC da kuma PDP sun gaza wajen jagorantar jama’a. Ya kuma yi magana kan matsalar tsaro a Nijeriya.
Da misalin karfe 1 na daren ranar Juma'a aka ruwaito wasu 'yan bindiga sun farmaki masu zuwa sallar Tahajjud a kauyen Kuta da ke Minna, babban birnin jihar Neja.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin takaita zirga-zirga a tsakanin iyakokinta da jihohin Sokoto da Katsina. Ta dauki wannan matakin ne saboda rashin tsaro.
Jami'an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), rundunar 'yan sanda da 'yan bijilan sun kai samame mabuyar 'yan bindiga a jihar Filato, sun kashe akalla 'yan ta'adda 18.
Yan ta'adda
Samu kari