Yan ta'adda
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheje 'yan ta'adda masu tarin yawa a wani samame da suka kai a maboyarsu da ke karamar hukumar Safana ta jihar Katsina.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan jami'an tsaro na 'Katsina Community Watch Corps' inda suka halaka mutum hudu daga cikinsu.
Hukumomin tsaro a Najeriya sun fara sanya ido kan wani babban Sanata da ya fito daga Arewacin Najeriya, kan dangantakar da ke tsakaninsa da 'yan ta'adda.
Mayakan kungiyar ta'addanci sun kai mummunan hari ofishin 'yan sanda a yankin Nganzai dake jihar Borno. Sun bindige jami'an 'yan sanda hudu dake bakin aiki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheƙe ƴan ta'adda masu ɗumbin yawa a cikin mako ɗaya. Sojojin sun kuma ceto mutanen da ƴan ta'addan suka sace.
Hedkwatar tsaro ta sanar da gagarumin nasara da dakarun soji suka samu a ayyukan da suka gudanar a fadin kasar cikin mako guda. Sun hallaka 'yan ta'adda 185.
Wani dan sanda ya gamu da ajalinsa a ranar Alhamis a jihar Ebonyi lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan tawagar ‘yan sanda da ke sintiri.
Lamarin rashin tsaro yana cigaba da zama abin ban tsoro bayan kashe Sarki. Olukoro na kasar Koro ya riga mu gidan gaskiya a sakamakon hari da aka kai har cikin fada.
Yunkurin kawo karshen ta'addanci da tsagerancin 'yan bindiga ya yi nisa. Gwamnatin Najeriya ta saye jiragen AH-1Z da kayan yaki daga hannun Amurka.
Yan ta'adda
Samu kari