Olusegun Obasanjo
Farfesa Ango ya ce Farfesa Yemi Osinbajo da Mohammed Hayatuddeen za su fi cancanta da shugabanci, ya soki Atiku da Tinubu, yana mai yabawa su Obi da Kwankwaso.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo a ranar Asabar, yace zaben abokin tafiyarsa a zaben shugaban kasa na 1999 babban kuskure ne da ya tafkaa.
Za a ji Muhammadu Buhari a tattaunawarsa da Firayin Ministan Birtaniya, Boris Johnson yana cewa wanda ya nemi tazarce bayan cikar wa’adinsa bai ji dadi ba.
Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta takwas, Shehu Sani, ya ce ya tambayi tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya zabi dan takarar shu
Sakamakon zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da Atiku Abubakar ya yi nasara bai yiwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo dadi ba.
Tawagar gwamnonin PDP uku ta isa babban laburarin tsohon shugaban ƙasa, Obasanjo da ymacin yau Litinin, kuma ba tare da wata wata ba suƙa shiga ganawa da shi.
Za a ji yadda Olusegun Obansajo ya yi kutun-kutun, ya tabbatar da kanin abokinsa, Umaru Musa ‘Yaradua ya shugabanci Najeriya a lokacin da zai bar mulki a 2007.
Olusegun Obasanjo ya ba ‘Yan Najeriya satar-amsar wanda ya dace da mulki. Tsohon Shugaban ya fadi abubuwan da ya kamata mutane su duba wajen zaben shugaba.
Daya daga cikin masu hangen kuɓerar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Abubakar Bukola Saraki, ya isa gidan tsohon shugaban Najeriya, Obasanjo, kan batun takara a PDP
Olusegun Obasanjo
Samu kari