Olusegun Obasanjo
Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta takwas, Shehu Sani, ya ce ya tambayi tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya zabi dan takarar shu
Sakamakon zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da Atiku Abubakar ya yi nasara bai yiwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo dadi ba.
Tawagar gwamnonin PDP uku ta isa babban laburarin tsohon shugaban ƙasa, Obasanjo da ymacin yau Litinin, kuma ba tare da wata wata ba suƙa shiga ganawa da shi.
Za a ji yadda Olusegun Obansajo ya yi kutun-kutun, ya tabbatar da kanin abokinsa, Umaru Musa ‘Yaradua ya shugabanci Najeriya a lokacin da zai bar mulki a 2007.
Olusegun Obasanjo ya ba ‘Yan Najeriya satar-amsar wanda ya dace da mulki. Tsohon Shugaban ya fadi abubuwan da ya kamata mutane su duba wajen zaben shugaba.
Daya daga cikin masu hangen kuɓerar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Abubakar Bukola Saraki, ya isa gidan tsohon shugaban Najeriya, Obasanjo, kan batun takara a PDP
Nan da kwanaki kadan za a ji Gwamnatin jihar Edo za ta sa kafar wando daya da mabarata. Gwamnan Godwin Obaseki ya ci burin hana bara a kan titi, a koma gona.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ce Najeriya da sauran ƙasahen duniya da duk halin da ake ciki mai wucewa ne watarana, ya bukaci a koma ga Allah.
Abdul Abiola ya ce lokaci ya yi da mutanen Najeriya za su san gaskiyar abin da ya faru bayan zaben 12 ga watan Yuni na 1993 da Janar Ibrahim Babangida ya soke.
Olusegun Obasanjo
Samu kari