Olusegun Obasanjo
Bidiyon Cif Olusegun Obasanjo sanye cikin kayan makarantar sakandare yana tattaki da tsofaffin daliban Baptist Boys High School dake Ogun ya birgee Jama’a.
Da farko an yi niyya Umar Musa Yar’adua ne zai zama shugaban yakin neman zaben Ibrahim Babangida. Amma a karshe Olusegun Obasanjo ya dauko Gwamnan ya gaje shi.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bawa yan Najeriya shawarwari kan shugaban kasar da ya dace su zaba a 2023, ya ce dole ya fahimci tattalin arziki.
A jiya Olusegun Obasanjo yace da ya so ya yi ta mulki, babu abin da zai hana shi, sannan Obasanjo ya nuna ba da shi za a rika yawon yi wa Peter Obi kamfe ba.
Shugaban kamfanin Dialogue Group, ya maidawa Olusegun Obasanjo raddi a kan goyon bayansa ga Peter Obi, a cewarsa dabarar cigaba da mulki ne kurum na Obasanjo.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya yi alkawarin cewa ba zai yaki Kashim Shettima kamar yadda Olusegun Obasanjo da Atiku Abubakar suka yi ba.
Da ya je jihar Edo domin ya yi kamfe, Asiwaju Bola Tinubu ya samu lokaci ya yi raddi a kan mubaya’ar da Olusegun Obasanjo ya yi wa 'dan takaran LP, Peter Obi.
Ayo Adebanjo, shugaban kungiyar yarbawa ta Afenifere ya ce ba zai canja ra'ayinsa ba kan goyon bayan Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Obi.
Sowore, dan takarar shugaban kasa na AAC, ya ce baya bukatar goyon baya daga mutanen da suka lalata Najeriya, a martaninsa kan goyon bayan Obi da OBJ ya yi
Olusegun Obasanjo
Samu kari