Olusegun Obasanjo
‘Dan takaran Peoples Democratic Party, Atiku Abubakar yace Gwamnonin da ke mulki sun nemi su hana a rika aikawa kananan hukumomi kudinsu tsakanin 1999 da 2007.
Bai kama sunan wani ‘dan takara ba, amma Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ta bakin Kehinde Akinyemi yace yana goyon bayan ‘Dan kudu ne a zabe mai zuwa.
a ci gaba da fadi tsin warware takaddamar dake wakana a babbar jam'iyyar hamayya PDP, gwamna OKowa da Tambuwal sun garzaya gidan Obasanjo dake Abeakuta, Ogun
Maganar da ake yi. Peter Obi mai neman mulki a LP, ya samu goyon bayan wasu manya a Najeriya, kuma an ji LP tana da jama’n da za su taimaka mata a zaben 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari ya sanya hoton Obasanjo a sabon bugun Naira da za'ayi a 2022.
Abin da aka warewa domin tsofaffin shugabanni a kasafin kudin badi shi ne N13.80b. Tsofaffin shugabannin farar hula da na sojoji da mataimakansu za su ci fansho
Amfani da kimanin naira miliyan 12 don gina bandaki guda uku ya kara ta'azzara rikicin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, The Punch ta gano a ranar Talata
A jiya aka ji Peter Obi da Olusegun Obasanjo sun sa labule a karo na 3 a cikin watanni 3 domin shiryawa zaben shugaban kasa, abin da suka tattauna ne sai Allah.
Tsohon gwamnan jihar Borno ta Arewa maso Gabashin Najeriya, Ali Modu Sheriff ya yi wata ganawar sirri da tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obansajo...
Olusegun Obasanjo
Samu kari