Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar kiristoci ta ECWA ta bukaci shugaba Buhari ya yi murabus idan ba zai iya magance matsalar tsaro da kasar ke fuskanta ba. Sun ce lamarin ya wuce misali.
Maalisar koli ta Musulunci NSCIA ta bayyana ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Pantami a matsayin mutum mai son zaman lafiya da rikon amana.
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta caccaki majalisar wakilai kan kudurin sanya dokar sanya hijabi ga Musulmai a wuraren taron jama'a. A mai da hankali kan tsaro.
Kungiyar CAN ta caccaki shugaba Buhari, tare a yin zargin yiwa lamarin tsaro a kasar rikon sakaka. Kungiyar ata kuma koka kan yadda jami'an tsaro ke aiki a kasa
Wanda ya kirkiro Cocin Living Faith da aka fi sani da Winners Chapel, Bishop David Oyedepo, ya shawarci Musulmai da su bar makarantun mishan na Kwara ga masu su
Kungiyar CAN ta yi wa fadar shugaban kasa wankin babban bargo kan kalaman Sheeikh Gumi, ta ce da ace kirista ne ya yi furuccin da an kama shi ko a soke shi.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta yi martani ga ikirarin gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, na cewa akwai wasu Kiristoci a cikin yan Boko Haram.
Kungiyar CAN ta gargadi musulmai kan Mathew Kukah. Kungiyar ta bukaci jami'an tsaro da su tabbatar da tsaronsa a irin wannan yanayin baraza da yake fuskanta.
Kungiyar CAN ta yi martani a kan kiran da aka yi na neman Bishop Kukah ya bayar da hakuri a kan furucinsa, inda ta bayyana barazanar MSF a matsayin abun dariya.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari