Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Reshen matasa na Kungiyar Kirista ta Najeriya, YOWICAN, ta Arewa maso tsakiya ta yi roko ga Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, ta tsawaita kwanakin rajistan ka
Jihar Kaduna - Kungiyar Kristocin Najeriya CAN, ta bayyana bakicin ciki da damuwa akan yadda sace Fastocin da mabiyan su ya zama ruwan dare a jihar Kaduna da.
Shugaban CAN a Borno, Bishop Mohammed Naga, ya goyi bayan tsohon gwamnan jihar, Sanata Kashim Shettima da matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Kungiyar kiristocin Najeriya CAN ta ki amincewa da zabo tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya amince da daukar Musulmi a matsayin abokin takararsa gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023.
Gwamna Charles Soludo na Jihar Anambra ya ce dole Prophet Chukwuemeka Ohanaemere (Odumeje) ya biya kudin rusa masa ginin cocinsa a Onitsha. Soludo, wanda ya yi
Bayan gano gawar wani Malamin Cocin ECWA, ana cikin Jana'iza wasu tsagerun 'yan bindiga suka sake kawo farmaki, suka buɗe wa mutane wuta tilas kowa ya yi takans
Wadanda suka sace shugaban kungiyar kirista ta Najeriya, CAN, a karamar hukumar Jos ta Gabas a Jihar Plateau, Rabaran James Angware, sun nemi a biya N50m kafin
Yan bindiga sun sace limamin cocin Katolika na St Anthony a garin Angware a karamar hukumar Jos, Rabaran James Kantoma, wanda kuma shine shugaban kungiyar kiris
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari