Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar Kiristoci Najeriya, CAN, ta nesanta kanta daga kaddamar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC, Sanata Kashim Shettima, tana cewa
Kungiyar Kiristoci ta CCCN ta zargi jam’iyyar APC da tara gayyar malaman addini na bogi,a wajen gabatar da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa, Shettima.
Dan takarar jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya bayyana cewa bai yo hayar kowa ba a taron gabatar da Shettima don an bude taron ne ga kowa, harda malaman addini.
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, a ranar Laraba ta nesanta kanta daga Bishop-Bishop da suka hallarci kaddamar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC,
An zabi tsohon shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, a Jihar Kwara, Rabaran Joshua Olakunle, a matsayin dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar Social
Reshen matasa na Kungiyar Kirista ta Najeriya, YOWICAN, ta Arewa maso tsakiya ta yi roko ga Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, ta tsawaita kwanakin rajistan ka
Jihar Kaduna - Kungiyar Kristocin Najeriya CAN, ta bayyana bakicin ciki da damuwa akan yadda sace Fastocin da mabiyan su ya zama ruwan dare a jihar Kaduna da.
Shugaban CAN a Borno, Bishop Mohammed Naga, ya goyi bayan tsohon gwamnan jihar, Sanata Kashim Shettima da matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Kungiyar kiristocin Najeriya CAN ta ki amincewa da zabo tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari