Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Mabiya addinin KIrista a Nigeria na arewacin kasar na kuka bisa ga yadda aka maida su saniyar ware wajen fitar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Mutane sun zuga Ayau Kaigama ka da ya yarda ya karbi OFR daga Gwamnati. Akwai wadanda suka hurowa Limamin wuta, amma ya yi watsi da su da wannan shawarar ta su.
Shugabancin kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Legas ta bayyana goyon bayanta ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta yabawa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa kokari wajen ganin an ceto fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a kwanak
Kungiyar dattawan kirista a arewa ta gargadi jam’iyyar APC da dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan amfani da kudi wajen kawo rabuwar kai tsakanin Kiristoci.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya gana da wasu malaman Kirista a karkashin kungiyar Pentecostal Bishops Forum of Northern Nigeria.
Fasto Samuel Oladele kuma limamin Christ Apostolic Church (CAC) Worldwide ya ba kiristoci satar amsa a zaben Shugaban kasa, yace su bi wanda zai kare ra’ayinsu.
Tsohon Kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya bayyana cewa tikitin Musulmi da Musulmi da jam'iyyar All Progressives Congress, APC, tayi zai kare.
Ciyamomin kungiyar kiristoci ta Najeriya, CAN, suna cigaba da nuna rashin amincewarsu da tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi, tana cewa ba za ta y
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari