Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Yayin da ake shirin kirismeti, wata mata ta ba da mamaki yayin da ta raba kayayyakin abinci, kayan sakawa, da kudade ga mata zaurawa kiristoci a jihar Kaduna.
kamar yadda kungiyar kiristocin arewacin kasar nan suka sanar da rashin nuna goyan bayansu ga Tinubu, sukuwa kiristocin kudu sun goyi bayansa a wata sanarwa
Matar dan takarar shugaba kasa a jam'iyyar APC Oluwaremi Bola Tinubu tace nan gaba zaai takarar kirsista da kirsita a siyasar Nigeria kamar yadda aka gani yanzu
Wanda ya kafa cocin Prayar Tower Mission International da ke jihar Akwa Ibom kuma shugabanta Apostle Tom Etim ya rasu a ranar Alhamis 8 ga watan Disamban 2022.
mataimakin shugaban kasa wanda sakataren gwamnatgin tarayya boss mustapha ya wakilita ya ce mataimakin shugaban kasa nna tare da kiristocin kasar nan dari bisa
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta bayyana zargin cewa, hukumar alhazai ta kasa tsagin kiristoci ya cinye kudaden wasu alhazai da suka biya don zuwa Rome bana.
Nazari da sharhi kan bukatun da kungiyar Kiristocin Najeriya ta gabatarwa Asiwaju Bola Tinubu sun nuna cewa ba zai iya biyan wasu bukatu biyu cikin bakwai ba.
Kungiyar kiristocin Najeriya watau CAn ta gabatarwa dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya karkashin jam'iyyar adawa a PDP, Alhaji Atiku Abubakar jiya..
Sammie Okposo, fitaccen mawakin bisharan Najeriya ya kwanta dama watanni bayan ya tsira daga hatsarin mota. Furodusan Najeriya ID Cabasa, ya tabbatar da rasuwar
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari