Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
kiristocin Nigeria (CAN) Na ta Allah wadai da Yunkurin Jam'iyyar APC na dauko Musulmi dan marwa ko zama dantakar mataimakin shugaban kasar wato Kashim Shettima
Kungiyar kiristocin Najeriya ta shirya wani zama da 'yan takarar shugaban kasa don sanin abin da suka shiryawa kiristocin Najeriya. Hakazalika, za su tattauna.
Mabiya addinin KIrista a Nigeria na arewacin kasar na kuka bisa ga yadda aka maida su saniyar ware wajen fitar da dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Mutane sun zuga Ayau Kaigama ka da ya yarda ya karbi OFR daga Gwamnati. Akwai wadanda suka hurowa Limamin wuta, amma ya yi watsi da su da wannan shawarar ta su.
Shugabancin kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Legas ta bayyana goyon bayanta ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta yabawa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa kokari wajen ganin an ceto fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a kwanak
Kungiyar dattawan kirista a arewa ta gargadi jam’iyyar APC da dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan amfani da kudi wajen kawo rabuwar kai tsakanin Kiristoci.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya gana da wasu malaman Kirista a karkashin kungiyar Pentecostal Bishops Forum of Northern Nigeria.
Fasto Samuel Oladele kuma limamin Christ Apostolic Church (CAC) Worldwide ya ba kiristoci satar amsa a zaben Shugaban kasa, yace su bi wanda zai kare ra’ayinsu.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari