Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Matar dan takarar shugaba kasa a jam'iyyar APC Oluwaremi Bola Tinubu tace nan gaba zaai takarar kirsista da kirsita a siyasar Nigeria kamar yadda aka gani yanzu
Wanda ya kafa cocin Prayar Tower Mission International da ke jihar Akwa Ibom kuma shugabanta Apostle Tom Etim ya rasu a ranar Alhamis 8 ga watan Disamban 2022.
mataimakin shugaban kasa wanda sakataren gwamnatgin tarayya boss mustapha ya wakilita ya ce mataimakin shugaban kasa nna tare da kiristocin kasar nan dari bisa
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta bayyana zargin cewa, hukumar alhazai ta kasa tsagin kiristoci ya cinye kudaden wasu alhazai da suka biya don zuwa Rome bana.
Nazari da sharhi kan bukatun da kungiyar Kiristocin Najeriya ta gabatarwa Asiwaju Bola Tinubu sun nuna cewa ba zai iya biyan wasu bukatu biyu cikin bakwai ba.
Kungiyar kiristocin Najeriya watau CAn ta gabatarwa dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya karkashin jam'iyyar adawa a PDP, Alhaji Atiku Abubakar jiya..
Sammie Okposo, fitaccen mawakin bisharan Najeriya ya kwanta dama watanni bayan ya tsira daga hatsarin mota. Furodusan Najeriya ID Cabasa, ya tabbatar da rasuwar
Wani rigimammen Fasto ya dirkawa matan aure da yan matan cocinsa akalla guda ashirin ciki a jihar Enugu. Matarsa ce ta kai kararsa wajen hukumar yan sanda.
‘Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, tare da rakiyar Iyorchia Ayu da Okowa sun garzaya ganawa da kungiyar kiristoci ta kasa a Abuja.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari