Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kiristoci su na neman Sakataren Gwamnati da COS a Gwamnati mai zuwa. An ce idan Bola Tinubu ya yi haka ne zai zama an yi adalci da gaskiya wajen raba kujeru.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna, tayi kira ga masu kaɗa kuri'a da su tabbatar sun fito ranar zabe sun zabi ƴan takarar da suke so.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta gargadi masu zabe da su ba cancanta fifiko yayin zabar yan takarar da za su shugabance su maimakon bin jam’iyyun siyasa.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta fadawa mambobinta su zabi yan takarar wadanda suka cancanta a zaben gwamnoni da yan majalisun jihohi da ke tafe a ranar 18
Wani matashi da keburan talauci ke sauka a gadon bayansa ya bukaci cocin Dunamis su dawo masa da duk sadakar da ya bayar, yace ya hakura da aljannar, baya so.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta karrama Gwama Masari da lambar yabo ta 'Abokin Coci' saboda kyakkyawan shugabanci da yi wa coci da kirista hidima a jihar.
An shirya taro domin ganin an samu zaman lafiya a zaben 2023. Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya yi amfani da damar wajen kira ka wanda za a zaba.
Babban faston cocin Deeper Life Bible Church, Fasto Williams Kumuyi, ya shawarci kiristoci a Najeriya su tashi su yi aiki bayan sunyi addu'a gabanin zaben 2023.
Wani fitaccen malamin addini a Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da zaben 2023 mai zuwa, ya ce har yanzu Allah bai sanar dashi magajin Buhari a zaben.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari