Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Wani Malamin coci a jihar Ondo ya ɗirka wa matar abokinsa cikin yayin da ya zauna a gidan ma'auratan na ɗan wani lokaci, daga baya kuma ya ɗauke ta daga gidan.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna ta koka a gaban yan sanda cewa yan bindiga sun kashe mata fastoci 23 da rufe mata cocina 200.
Kungiyar Kiristoci ta CAN reshen Arewacin Najeriya ta koka kan tsarin ba da tallafi na Tinubu, ta bukaci ya samar da tsari mai dorewa don rage talauci a kasa.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) reshen Kaduna, ta bukaci mazauna jihar da su tashi tsaye wajen kare kawunansu daga hare-haren 'yan bindiga da suka addabesu.
Gungun fusatattun matasa da ba a iya gane ko su waye ba, sun farmaki cocin RCCG a yayin da ake tsaka da gudanar da Ibada, inda suka farfasa muhimman abubuwa.
Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, sun halaka wani babban fasto a jihar Kaduna. Lamarin dai ya faru ne a lokacin da Faston mai suna Jeremiah Mayau.
An canjawa wani ƙayataccen katafaren masallaci suna zuwa sunan mahaifiyar Isa (AS), wato Maryam, a Abu Dhabi da ke Hadaddiyar Daular Larabawa. Yariman birnin.
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta tura sakon ta'aziyya ga Musulman kasar nan biyo bayan samun iftila'in da ya faru na rushewar wani bangaren masallacin sarki.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari