Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta taya daukacin Musulmai murnar zagayowar bikin babbar sallah, kungiyar ta bukaci addu'o'i don samun zaman lafiya a kasar.
Kiristoci a jihar Kaduna sun yi fitar ɗango domin taya Musulmai aikin share filin masallacin da suke gudanar da sallolin Idi. Hakan ya faru ne a ƙaramar hukuma.
Shugaban ƙungiyar kiristocin Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna, JohnHayab ya buƙaci hukumar DSS da ta tsaye ta yi aikinta yadda a dace ba bada sanarwa kawai ba
Wasu barayi da ba a san ko su waye ba, sun tafkawa kiristocin duniya gagarumar sata ta wani kuros na Fafaroma Benedict XVI, mai ɗumbin tarihi a wata coci da ke.
Kwamitin shari'a ya fito ya kare tsohon gwamnan jihar Kaduna El-Rufai daga sukar da Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta masa game da tikitin muslmi-muslim.
Babban Faston majami'ar Katolika, Rabaran Ignatius Kaigama ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya cika alkawuran da ya dauka musu a baya kafin zabe.
Asari Dokubo, ya mayarwa gwamnan jihar Ribas, Sim Fubara martani bisa kalamansa da ya yi na cewa jihar Ribas, jiha ce ta kiristanci. Dokubo ya ce kalaman da.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN reshen jihar Kaduna ta soki tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai kan kalamansa na tikitin Muslim-Muslim a wani faifan bidiyo.
Ƙungiyar CAN ta ce dole a tabbatar da adalci wajen rabon Hafsun Sojoji. Kiristocin sun aika sako na musamman ga Bola Ahmed Tinubu da ake shirin raba mukamai.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari