Peter Obi
Nasir El-Rufai ya fito Twitter ya caccaki magoya bayan ‘Dan takaran LP. A dalilin maganar da El-Rufai ya yi, an samu wanda ya kai korafi domin a taka masa burki
A baya dai kungiyar Miyetti Allah ta ce al’ummar Fulani ba za su goyi bayan takarar Peter Obi ba, inda ta bayyana shi a matsayin mutum mai tsananin kabilanci.
Yayin da zaben 2023 ya rage watanni shida, magoya bayan Obi sun yi tattakin nuna goyon bayansu ga tsohon gwamnan jihar Anambra dake tsaye a takarar 2023...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Mista Peter Obi ya caccaki jam’iyyar APC mai mulki da PDP kan gazawar da suka yi a bangaren mulki tsawon shekaru.
Kungiyar Miyetti Allah ta ce ta umurci kowane Bafulatani a kasar nan da kada ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi. Raho.
‘Dan takaran shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party yace ba zai cigaba da tallafin man fetur ba. Idan aka janye tallafi, sai an rika sayen fetur a kan N400.
Dan Takarar Shugaban Kasa na Labour Party, LP, Peter Obi ya jadada cewa zai rage talauci da rashin tsaro idan ya lashe zaben shugaban kasa na 2023 a Najeriya.
Babu mamaki Joshua Dariye ya sake zama ‘Dan Majalisar Dattawa a Najeriya. Tsohon Gwamnan da aka yi wa afuwar satar N1.1bn, zai yi takarar Sanata a zaben 2023.
Tsohon Gwamnan Enugu, Dr. Chimaroke Nnamani ya kare Bola Tinubu daga masu sukarsa. Tsohon Gwamna mai goyon bayan Atiku, ya fito yana yabon ‘Dan takaran APC.
Peter Obi
Samu kari