Peter Obi
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, yace tafiyar Peter Obi a Najeriya babbar barazana ce ga nasarar jam'iyyar PDP amma bai shafi jam'iyyarsa ta APGA ba.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya gayyaci sarkin Kano, shugaba Buhari da sauran jiga-jigan siyasan kasar nan don kaddamar da ayyuka a jiharsa da ke Kudu.
Labour Party ta nuna rashin jin dadinta kan irin kalaman da Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC ke amfani da su akan masu neman takara.
Jam’iyyar LP ta nemi alfarmar yin amfani da filin wasan Samuel Ogbemudia wajen kamfe a Edo, amma aka hana. An ji dalilin da ya sa aka hana jam'iyyar wannan dama
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya zargi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party da kawo rashin aikin yi Najeriya
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP ya bugi kirji yace zai dena kamfen idan za a iya kawo hujjar cewa ya karbi fili daga jiha lokacn yana gwamnan Anambra
Gwamnan Anambra mai-ci yace hannun jarin da Peter Obi ya dauka daga Baitul-mali ya sa a kamfanin giya ba su haifar da komai ba, wannan ya fusata magoya bayansa.
Dino Melaye da Festus Keyamo sun yiwa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, izgili a yayin da bidiyon magoya bayansa suna fada kan kudi ya fito.
Mataimakin shugaban jam'iyyar Labour Party ta Peter Obi na shiyyar arewa ta tsakiya, Adi Shirsha Adi, ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 61 a duniya.
Peter Obi
Samu kari