Peter Obi
Jam'iyyar Labour ta bakin kakakin kungiyar kamfen din Obi-Datti ta ce dan takarar shugaban kasarta ya dogara ne da goyon baya daga talakawa don nasara a 2023.
Da ya je jihar Edo domin ya yi kamfe, Asiwaju Bola Tinubu ya samu lokaci ya yi raddi a kan mubaya’ar da Olusegun Obasanjo ya yi wa 'dan takaran LP, Peter Obi.
Ayo Adebanjo, shugaban kungiyar yarbawa ta Afenifere ya ce ba zai canja ra'ayinsa ba kan goyon bayan Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Obi.
Sowore, dan takarar shugaban kasa na AAC, ya ce baya bukatar goyon baya daga mutanen da suka lalata Najeriya, a martaninsa kan goyon bayan Obi da OBJ ya yi
Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya ce idan har ya ci zaben shugaban kasa na 2023, dalibai za su dena biyan kudin JAMB, NECO da WAEC
Jaridar Legit.ng ta tattaro wasu bayanai dan gane da yan takarar shugaban kasar Nigeria da za'ai zabensu kasa da wata biyu, wato wanda za'ai a Fabarun nan.
A wata hira da aka yi, Rabiu Kwankwaso ya yi bayanin matsalarsa da Peter Obi da kuma yadda yakin zaben su yake tafiya, ya ce su za suyi nasarar karbe mulki.
‘Dan takaran kujerar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP a zabe, Rabiu Kwankwaso ya yi wa Olusegun Obasanjo da Edwin Clark raddi a kan Peter Obi da suke marawa baya.
Uwargidar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Margaret Obi ta yi alkawarin tallafawa mata ta bangaren kudi da sana'a idan mijinta ya ci zabe.
Peter Obi
Samu kari