Peter Obi
Danbarwa a jam'iyyar hamayya ta kasa ta bude sabon shafi, na kusa da gwamnan Enugu ya ce ba zak ci gaba da shiru shiru ba lokaci ya yi da zai fadi ra'ayinsa.
Gwamnatin kasar Birtaniya ta rufe kamfanin Next International mallakar tsohon gwamnan Anambra kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi.
Orji Uzor Kalu, bulaliyar majalisar dattawa ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso dan takarar shugaban kasa na NNPP da Peter Obi na jam'iyyar LP na yiwa Tinubu aiki
Babban malamin addini ya hango wanda zai gaji Buhari a zaben 2023, ya ce kowa ya yi hakuri, amma a nasa hange Atiku ne zai lashe zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Mr Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour ya ce Najeriya na bukatar shugaban kasa marowacci idan ana bukatar cigaba a dukkan bangarorin kasar.
Gwamnan jihar Benue ya bayyana cewa, ba ya goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku ABubakar, kuma bai bayyana wanda yake marawa baya ba.
Sanata Orji Kalu daga jihar Abiya, mamba a jam'iyar APC mai mulki ya ce bai yardada zabukan gwajin ada ake dora Peter Obi a gaban sauran yan takara harda Tinubu
Shugaban kamfanin Dialogue Group, ya maidawa Olusegun Obasanjo raddi a kan goyon bayansa ga Peter Obi, a cewarsa dabarar cigaba da mulki ne kurum na Obasanjo.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana akdan daga abin da ya shirya yiwa 'yan Najeriya zai cire tallafin mai a cewarsa a wata hira.
Peter Obi
Samu kari