Peter Obi
Wani babban jigo labour Party, Ibrahim Abdulkareem, ya yi hasashen cewa Peter Obi zai samu tulin kuri'u daga arewacin Najeriya watakila fiye da kudu a zabe.
Magoya bayan jam'iyyar LP, a jihar Yobe ba su ji dadi ba sakamakon jira da suka yi don tarbar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa da Baba-Ahmed amma basu zo ba
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, LP, ya bukaci yan Najeriya su karbi kudi idan APC da PDP sun basu amma duk da hakan zabi jam'iyyar LP
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, yan takarar manyan kujeru a jihar Zamfara karkashin Labour Party sun fice zuwa APC.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya shawarci 'yan Najeriya da su mai da hankali su yiwa Buhari uzuri kan halin da ake ciki na karancin sabbin Naira.
A hasashen da This Day ta gudanar, da alama babu zai samu akalla 25% da ake bukata a Jihohi 25. Hakan zai jawo babu wanda zai yi nasara tsakanin 'yan takaran.
Gwamnan APC ya ce 2023 zai kasance tsakanin Atiku Abubakar da Bola Tinubu ne, Peter Obi ba zai tsira da komai a jihohin Arewa maso gabas da Arewa maso yamma ba.
A ranar Laraba, 1 ga watan Fabrairu, kungiyar yakin neman zaben Obi-Datti, ta karyata ikirarin cewa Peter Obi na tattaunawa da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa aikin shugaban kasa babban aiki ne ja da bai kamata mutane 'yan shekaru 40 zuwa 50 su nemi yin sa ba.
Peter Obi
Samu kari