Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa a binciken farko da ta yi, ta gano cewa ta yi asarar akalla Dala biliyan 270 a yakinta da hadin gwiwar Amurka da Isra'ila.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace yan Najeriya sun zama abun tausayi, dan haka ya zama wajibi PDP ta lashe zaben 2023 domin ceto su daga wannan halin.
Mai taimakawa shugaban kasa Muhammadu Buhari da shawarwari a kan harkokin siyasa, ya yi magana a kan rade-radin dawowar Rabiu Kwankwaso jam'iyyarsu ta APC.
Ministan kwadugo da samar da ayyukan yi, Dakta Chris Ngige, yace zai yi shawara kafin ya yanke hukunci kan tsayawa takarar shugaban ƙasa a babban zaben 2023.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace idan jam'iyyar PDP ta dake kurkuren watsi da kiran yan Najeriya a wannan lokacin to zai wahala Allah ya gafarta mata.
Lamurra biyu, mutuwa da biki a jihar Kano sun sauya lissafin siyasa na jihar Kan kafin zuwan zaben 2023, wanda hakan yasa masu kiyasi ke kallon ketowar alfijir.
Karamin ministan ayyuka da gine-gine, Mu'azu Sambo, ya bayyana cewa masu sukar shugaban kasa Muhammadu Buhari ba za su gane cewa shi alheri bane sai ya sauka.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta taya yan Najeriya murnar sabuwar shekara.Ta ce abun al'ajabi ne kan yadda aka tsallake shekarar da ta gabata duk da mulkin APC.
PDP a unguwar Adewole da ke karamar hukumar Ilorin West na jihar Kwara ta kori mambobin jam’iyyar hudu sannan ya dakatar da wasu biyar kan zargin cin amana.
Mun kawo jerin rikicin cikin gida da sabani da aka yi fama da su a jam’iyyar APC da PDP a bana. Har yau APC ta gagara zaben shugabannin NWC, PDP kuma ta na kotu
Siyasa
Samu kari