Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma mai fafutukar ɗarewa kujerar shugaban ƙasa a 2023 karkashin NNPP, Rabi'u Kwankwaso, ya gana da gwamnan Neja, Abubakar Bello.
Yayin da ake ta jiran shekarar 2023 don kada kuri'u da zaben shugaban kasa, an yi wani bincike dake nuna akwai yiwuwar Peter Obi ya lashe zaben mai zuwa...
Malamin addini kuma shugaban kungiyar YPN, Fasto John Desmond, ya nuna goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
A kalla 'yan kasuwa 1,868 daga yankunan kasuwanci 10 na jihar Sokoto a ranar Laraba suka bar jam'iyyar APC tare da komawa PDP saboda salon mulkin Tambuwal.
Lamarin sauya sheƙa na ƙara cin kasuwa a siyasar Najeriya, inda a yau muka samu labarin tsohon ɗan takarar gwamna a Yobe, Alhaji Abba Tata, ya fice daga PDP
Bola Tinubu Ya Kafa Kwamitocin da Za Su Taimaka Masa a 2023 a Kudu Maso Yamma. Rotimi Akeredolu da Adeniyi Adebayo za su shugabanci kwamitocin neman zaben APC.
‘Dan takarar gwamna a NNPP yana ganin babu wanda zai samu galaba a tashin farko. Suleiman Hunkuyi yana ganin dole sai APC, PDP, NNPP, LP sun je zagaye na biyu
Rikicin siyasa a jam'iyyar PDP tun bayan kammala zaɓen fidda gwani a dukkan matakai na ƙara ƙamari yayin da a Bayelsa yan sanda suka kama ɗan takarar Sanata.
Babban jigon jam'iyyar APC, Prince Tajudeen Olusi, ya gargadi masu zolayar dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan lafiyarsa. Ya ce kowa na da rashin lafiya.
Siyasa
Samu kari