Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Mohammed Bello El-Rufai, babban dan gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, ya lashe kujerar kujerar majalisar wakilan tarayya na Kaduna ta Arewa karkashin jam'iyyar APC
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ci gaba da jan zarensa a sakamakon zaben dake fitowa daga jihohin Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa na LP, Mista Peter Obi, ya samu nasara a zaben shugaban kasan da aka gudanar a jihar Nasarawa .
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu da ya soke zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Wasu maharan sun yi ajalin ma'aikacin hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC a jihar Delta, sun jikkata masu bautar kasa a hanyar dawowa daga wurin zabe ranar Lahadi
Ibrahim Dankwambo, tsohon gwamnan jihar Gombe yayi nasara ya lashe zaben sanata na mazabar Gombe Central North da kuri'u 143155 inda ya kada Alkali na APC 77948
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023, Legit.ng ta samar da jerin jihohin da dan takarar shugaban kasa na APC, Tinubu ya lashe.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe zaɓen kujerun sanatocin jihar Kwara. Jam'iyyar ta samu wannan nasarar ne bayan ta doke sauran jam'iyyun.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lallasa jam'iyyar APC mai mulki a ƙaramar hukumar gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai.
Siyasa
Samu kari