Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
A yau Asabar ne Hukumar zabe INEC ta ke gudanar da zaben cike gurbi na mazabar Doguwa/Tudun Wada a jihar Kano biyo bayan ayyana zaben a matsayin inconclusive.
Ku kasance tare da Legit.ng don samun labari kai tsaye yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ke gudanar da cikon zaben gwamnoni a Adamawa da Kebbi.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kara nuna wa PDP da Labour Party yadda ake siyasa, ta samu nasarar lashe kujerar Sanatan Filato ta tsakiya bayan karisa zaben yau.
Yayin da ake gudanarda karishen zabe a wasu mazaɓaun Kano, wasi yan daban siyasa da yawa sun kai hari tare da tarwatsa mutane a rumafar da ke yankin Fagge.
Wasu rahotanni daga jihar Imo sun bayyana cewa tsagerun yan daban siyasa sun yi awon gaba da akwatun zaɓe a wata rumfa yau yayin cikon zaben ɗa ake gudanarwa.
A zaben yau ne za a su wanene za su zama Sanatocin jihar Sokoto da na Zamfara ta tsakiya. Mun tattaro zabukan Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci da ake jira.
A yau Asabar ne Hukumar zabe INEC ta ke gudanar da zaben cike gurbi na mazabar Doguwa/Tudun Wada a jihar Kano biyo bayan ayyana zaben a matsayin inconclusive.
Ahmed Usman Ododo, tsohon mai binciken kudaden kananan hukumomi a jihar Kogi, ya zama dan takarar gwamnan APC na zaben gwamnan jihar da za a yi a watan Nuwamba.
Yayin da ake kawo karshen zaben gwamna a jihar Adamawa yau 15 ga watan Afrilu, 2023, mun haɗa maku abubuwa 4 da ya kamata ku sani game da manyan yan takara 2.
Siyasa
Samu kari