Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
A wani jawabi da ta fitar bayan an ji Ahmadu Umaru Fintiri ya ci zabe, Aishatu Dahiru (Binani) ta ce maganar bada cin hanci saboda ta iya lashe zabe karya ne.
Dino Melaye ya fadi abin da ya ba ‘Yan PDP, aka tsaida shi takarar Gwamnan Kogi, Dino bai iya amsa tambayar da aka yi masa kan zargin tasirin kudi a zabensu ba.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri yana ganin ‘Yan Siyasan Abuja ne abokan takararsa a 2023 ba Sanata Aisha Dahiru Binani da ta tsaya a jam’iyyar APC ba.
Tun dawowar mulkin damokradiyya a 1999, yan takarar shugaban kasa na ta amfani da dabaru iri-iri kamar su koka wajen kawo kan masu zabe a Najeriya su zabe su.
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnoni na 2023 a fadin jihohin Najeriya, ga jerin jihohin da jam’iyyun APC, PDP da NNPP suka samu zuwa yanzu.
Smart Adeyemi da wasu daga cikin wadanda su ka so samun takarar Gwamna a Kogi sun yi fushi, ana zargin ba ayi wani zaben gwani ba, sakamakon bogi aka bada.
Tsakanin PDP da APC akwai ratar kuri'un da sun kusa 50, 000 a Kebbi amma Janar Aminu Bande ya shaidawa masoyansa za su tafi kotun karar zaben Gwamna na 2023
Rahotanni sun tabbatar da hukumar INEC ta ci gaba da tattara sakamakom zaɓen gwamnan jihar Adamawa. Ana ci gaba da tattara sakamakon zaɓen ne a birnin Yola.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki sauraron karar da yar takarar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Binani ta shigar a gabanta.
Siyasa
Samu kari