Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Idan Asiwaju Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci, zai yaki marasa gaskiya, Bola Tinubu ya ce ba zai manta da kowa ba, kuma zai yi abin da za tuna da shi.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya bada haske game da wanda zai kasance shugaban majalisar dattawa ta 10, wadda an dade ana cece-kuce akan kujerar.
Abdullahi Umar Ganduje ya fadi wanda Gwamnonin APC suke goyon baya a zaben majalisa, ya ce babu wanda zai canza tsarin da suka fitowa jam’iyya mai mulki da shi.
Kakakin mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo, Laolu Akande, ya ce Osinbajo, ya fito takarar shugaban ƙasa ne saboda ya kawo cigaba ga al'umma...
Hukumar sojin Najeriya ta gargaɗi yan siyasa da masu ruwa da tsaki, waɗanda tace dasu ake kulle-kullen kawo cikas ranar bikin rantsar da zababben shugaban kasa.
Babban fasto, Primate Elijah Ayodole, ya bayyana cewa dangantakar da ke tsakanin Bola Tinubu da gwamna Wike ba za ta daɗe ba. Ya bayyana inda za a samu akasi.
Jam'iyyar NNPP ta fitar da sanarwar korar shuwagabannin jam'iyyar na jihohin Delta da na Ogun biyo bayan samun su da ayyuka na cin amana a zaɓen da ya gabata
Gwamnan Kano mai barin gado, Abdullahi Umar Ganduje ya ce Allah ne kadai yasan wanda zai mikawa ragamar mulkinsa ranar 29 ga watan Mayu, na wannan shekara.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwacin cikawa ƴan Najeriya dukƙanin alƙawuran da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe. Tinubu ya bayyana hakan ne a Rivers.
Siyasa
Samu kari