Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
A labarin nan, za a ji NNPP da Rabi'u Musa Kwankwaso ya bari ta sanar da cewa ta gana magana game da hada hannu wajen fitar da dan takarar Shugaban ƙasa da ADC.
Tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da ficewa daga jam'iyyar APC yana shirin shiga ADC. Gawuna ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a Kano.
A labarin nan, za s ji cewa ɗsn Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Mustapha Rabi'u Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar NNPP zuwa ADC a Kano.
Yusuf Tanko Sununu ya ajiye mukaminsa na karamin ministann harkokin jin kai domin cika burinsa na neman takarar Sanata a jihar Kebbi a zaben 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi muhimmin kira ga 'yan Najeriya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Manyan jagororin adawa a Najeriya, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi, da Kwankwaso, sun haɗe a jam'iyyar ADC domin ƙalubalantar APC a zaɓen 2027.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya mika takardar sauka daga mukamainsa domin neman takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 mai zuwa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fice daga NNPP tare da shiga jam'iyyar ADC a hukumance, inda ya karɓi katin mamba a gaban manyan 'yan siyasar Najeriya a Kano.
Boniface Aniebonam, wanda ya kafa jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa dama tun da dadewa suka kori Kwankwaso kuma babu wanda zai bi shi zuwa jam'iyyar ADC.
Siyasa
Samu kari