Fitaccen jarumin Nollywood, Taiwo Hassan, wanda aka fi sani da Ogogo, ya rasu bayan fama da rashin lafiya, lamarin da ya jefa masana’antar cikin jimami.
Fitaccen jarumin Nollywood, Taiwo Hassan, wanda aka fi sani da Ogogo, ya rasu bayan fama da rashin lafiya, lamarin da ya jefa masana’antar cikin jimami.
Sansanonin Atiku Abubakar da Peter Obi sun yi watsi da shirin ɗan takarar adawa guda a shekarar 2027, duk da goyon bayan haɗin gwiwar jam’iyyun adawa.
Masanin harkokin jama'a, Jide Ojo ya kwatanta zaben fitar da gwanin APC da jadin sarauta, yana mai cewa babu wani fafatawa mai zafi tsakanin Tinubu da Osifor.
Wasu tsofaffin Ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun rasa tikitin takara a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya bayan sun yi murabus daga gwamnati.
Ministan Lafiya, Muhammad Ali Pate ya bayyana cewa nasarorin da Shugaba Tinubu ya samu kadai sun isa su ba shi damar zarcewa zuwa wa'adi na biyu a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Kwankwaso ya tsayar da Kassim Batayya a matsayin mutumin da zai yi wa NDC takara a kujerar Sanatan Kano ta Kudu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa ADC za ta gudanar da zaben fitar da gwani don shirin zaben shugaban kasa a 2027 mai zuwa tsakanon Atiku da wasu manyan jam'iyya.
Sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya sanar da cewa za a yi zaben fidda gwanin jam'iyyar cikin adalci a ranar Litinin a Abuja.
A labarin nan za a ji cewa masu neman tikitin takarar gwamna a jihar Gombe sun sanar da cewa an yi yunkurin cusa sunan Pantami a cikinsu a zaben fitar da gwani.
Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya dauko hanyar cigaba wajen gina kasa bayan nasarar 2023 kuma ba za su bar yan adawa su mayar da kasa baya ba a 2027.
Siyasa
Samu kari