Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Similayi Fubara ya jagoranci magoya bayansa sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya ce babu wata kariya da yake samu a PDP.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kebbi, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Dan majalisar ya ce rikicin PDP ya yi yawa.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce lokaci bai yi ba da za a fara tallata dan takarar gwamna karkashin APC a Kano bayan fara tallata Barau.
Jam'iyyar hamayya ta NNPP ta bayyana ra'ayinta a kan yunkurin hadewa ko shiga wata hadaka da jam'iyya mai mulki ta APC gabanin zaben 2027 da ke tafe.
A 2025 da ke bankwana, an samu sanatoci sama da 10 da suka fice daga jam'iyyun adawa zuwa APC, galibi suka kafa hujja ne da rikicin cikin gida a jam'iyyunsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi kalamai masu kaushi kan rikicin jam'iyyar PDP. Ya ce baki sun yi kadan su kore shi daga jam'iyyar.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga Goodluck Jonathan a gidansa da ke Abuja. Hadiminsa ya fadi dalilin kai ziyarar.
Jam'iyyar APC ta sanar da cewa ba za a gudanar da taron shigar Gwamna Kefas Agbu jam'iyyar a 2025 ba. APC ta ce za a yi taron ne a Janairun 2026.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya hango makomar jam'iyyar a zaben 2027. Ya bayyana cewa APC za ta yi nasara cikin sauki.
Siyasa
Samu kari