Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
A labarin nan, za a ji dalilan da suka jawo hadimin tsohon Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Nasiru Saidu Adhama ya sanar da rabuwa da jam'iyyar APC.
Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana aniyarsa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027, lamarin da ya janyo rarrabuwar kawuna a jam'iyyar PDP.
Yayin da Rabiu Kwankwaso ke shirin shoga ADC, wasu na ganin hadakarsa da Peter Obi za ta kawo sauyi a zaben 2027 da jefa APC cikin matsala mai girma.
Jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana matakin barin jam'iyyarsa domin komawa ADC don fuskantar babban zaɓen 2027 a Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
Babban hadimin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Aminu (Ja’oji), ya yi murabus daga muƙaminsa domin tsayawa takara a zaɓen 2027, biyo bayan umarnin shugaban ƙasa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu wakilan jam’iyyar APC uku daga Benue sun rasu bayan hatsarin mota yayin tafiya zuwa taron shiyyar Arewa ta Tsakiya.
A labarin nan, sa a ji cewa an samu karin bayani a wasikar da tsohon Mataimakin gwamnan Kano, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya aika wa Abba Kabir Yusuf.
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki, ya janye daga takarar shugaban ƙasa a 2027 domin goyon bayan mika mulki zuwa kudancin Najeriya.
Siyasa
Samu kari