Fitaccen jarumin Nollywood, Taiwo Hassan, wanda aka fi sani da Ogogo, ya rasu bayan fama da rashin lafiya, lamarin da ya jefa masana’antar cikin jimami.
Fitaccen jarumin Nollywood, Taiwo Hassan, wanda aka fi sani da Ogogo, ya rasu bayan fama da rashin lafiya, lamarin da ya jefa masana’antar cikin jimami.
Sansanonin Atiku Abubakar da Peter Obi sun yi watsi da shirin ɗan takarar adawa guda a shekarar 2027, duk da goyon bayan haɗin gwiwar jam’iyyun adawa.
Shugaba Bola Tinubu ya samu tikitin takarar APC ba tare da wata hamayya mai ƙarfi ba, yayin da hankula suka koma kan wanda zai zama mataimakinsa a 2027.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya lashe jihohi 19 a zaben fidda gwani na shugaban kasa na APC, yayin da rahotanni suka nuna ya samu kuri’u 100% a jihar Borno.
Tsohuwar minista Nkeiruka Onyejeocha ta yabawa APC kan yadda aka gudanar da zaben fidda gwani cikin lumana, tana cewa hakan ya nuna goyon bayan jama’a ga Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri’u 915,840 a zaben fidda gwani na APC a Kano da Borno gabanin babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gwamna Siminalayi Fubara ya rasa goyon bayan Shugaba Bola Tinubu da APC bayan zargin ya karya yarjejeniyar sulhu tsakaninsa da Nyesom Wike kan siyasar Rivers.
Tsohon shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu Abubakar, ya yi barazanar raba gari da jam'iyyar APC biyo bayan zaben fitar da gwanin da aka gudanar.
Rahotannin sun tabbatar da cewa akwai akalla mambobi da dama daga Majalisar Dattawa ta 10 a Najeriya ba sa neman sake tsayawa takara gabanin zaben 2027.
Kungiyar Pantamiyya Movement Brotherhood mai goyon bayan Farfesa Isa Pantami ta bayyana goyon bayanta ga Jamilu Isyaku Gwamna bayan zaben fidda gwani na APC a Gombe.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi ikirarin cewa zaben fitar da gwanin APC na nuna har yanzu talakawan Najeriya na tare da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Siyasa
Samu kari