Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Hukumar Zabe mai Zaman Kanta, INEC ta bayyana ranar 4 ga watan Yuli zuwa 5 ga watan Agusta a matsayin ranar da za a sake duba sakamakon zaben da aka gudanar.
An shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi ƙoƙarin kaucewa aikata irin kurakuran da tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi a lokacin da yake mulki.
‘Dan majalisar Jam’iyyar LP a Kaduna ya fara cika alkawarin da ya yi wa mutanensa. Ekene Abubakar Adams ya yi rabon turansfomomi motoci, da babura da kuma kudi.
Jam'iyyar PDP reshen Benuwai ta caccaki gwamnatin PDP karkashin mulkin gwamna Hyacinth Alia dangane da matakin da ya ɗauka kan ciyamomin kananan hukumomi 23.
Rayuwar Lauyoyi da shaidun jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Sokoto su na fuskantar barazana. Sa’idu Umar na shari’ar da Ahmad Aliyu, Jam’iyyar APC a kan zaben 2023
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sakkwato, ya nada sakataren gwamnati, shugaban ma'aikata da masu ba da shawara da mataimaka na musamman a gwamnatinsa ranar Laraba.
Jigon APC, Cif Tony Okocha ya ce Nyesom Wike ya bada gudumuwa wajen nasarar Bola Ahmed Tinubu a 2023, saboda haka ya ke so jagoran PDP ya sauya-sheka zuwa APC.
Bola Tinubu zai iya fatali da Abdullahi Ganduje, Atiku Bagudu da Abubakar Badaru ya dauko kwarrarru a Ministoci. Zuciyarsa ta fi karkata ga su a kan ‘yan siyasa
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya umarci dakatar da zaftare albashin ma'aikata ba bisa ka'ida ba a jihar zuwa lokacin da za a kammala bincike.
Siyasa
Samu kari