A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi tsokaci game da ƙarin albashin da aka yi wa manyan 'yan siyasa na kaso 114%, inda ya ce na ƙananun.
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Kungiyar majalisar jiha na APC ta bukaci Gwamna Sim Fubara da ya baiwa tsohon gwamnan Ribas Nyesom Wike yancin yanke shawara kan abun da ya shafi siyasarsa.
An yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya takawa gwamnan Kano Abba Gida Gida birki dangane da rushe-rushen da yake yi a jihar Kano. Jigon jam'iyyar.
Gwamnan Seyi Makinde na jam'iyyar PDP ya cika alkawarin ya dauka cewa zai dawo da wasu mutanr da ya yi aiki da su, ya tura sunayen kwamishinoni 7 ga majalisa.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja ta mayar da tsigaggen tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahadi Aliyu Gusau, kan muƙaminsa.
Gwamnan Kano, injiniya Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida ya sanar da mayar da Minti Magaji Rimingado, kan muƙaminsa na shugabancin hukumar karɓ.
Gwamnan jihar Ebonyi da ke kudu maso gabashin Najeriya, Francis Nwifuru, ya bai wa sabbin kwamishinoni da hadimai rantsuwar kama aiki ranar Talata, 20 ga Yuni.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sha alwashin cewa ba zai rantsar da duk kwamishinan da ya ƙi bayyana ainihin dukiyar da ya mallaka ba a Fam ɗin hukumar.
Siyasa
Samu kari