'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya mika sunayen mutane 28 ga majalisar dattawa a ranar Alhamis, jihohi 11 da suka hada da Kano, Legas basu samu kowa ba zuwa yanzu.
Sakataren watsa labaran jam'iyyar APC na ƙasa, Felix Morka, ya bayyana cwwa har kawo yanzu ba a yanke wanda zai ɗare kujarar shugaban APC da sakataren jam'iyya.
Rikicin da jam'iyyar NNPP ta Kwankwaso ya buɗe sabon shafi ranar Jumu'a, kakakin jam'iyyar ya bayyana cewa kwamitin NWC ya amince da korar shugabanni a jihohi 7
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna damuwarsa kan juyin mulkin da sojoji suka yi wa shugaban ƙasar Nijar Mohammed Bazoum. Buhari ya ce abinda.
Wani lauya a birnin Tarayya, Abuja, Emmanuel Ekwe ya yi barazanar maka tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi a kotu idan har bai karbi mukamin minista ba.
Tsohon gwamnan jihar Abiya kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka nemi shugaban majalisar dattawa, Sanata Orji Kalu, ya ce an masa tayin minista amma bai amsa ba.
Bola Tinubu ya aika sunayen wasu Ministoci da ya hada da tsofaffin Gwamnoni. David Umahi wanda yanzu yana majalisa ya dace, amma an zubar da takwarorinsa a APC.
An bayyana cewa ragowar sunayen mutanen da Shugaba Tinubu zai bai wa mukaman ministoci zai fito nan ba da jimawa ba. Femi Gbajabiamila, shugaban ma'aikatan.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba zai taba zama minista ba a cikin wani tsohon faifan bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta na zamani.
Siyasa
Samu kari