Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Masu goyon bayan Sheikh Isa Ali sun fara hada kudi domin saya masa fom din takara na Naira miliyan 50 a jihar Gombe domin ya yi gwamna a jam'iyyar APC.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan gayyatar da Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa Gwamna Abba ta shiga jam'iyyar APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya caccaki daya daga cikin abokan hamayyarsa, Atiku Abubakar bayan ya bukaci da ya yi murabus idan ba zai iya ba.
Ministan harkokin ci gaban ma'adanai, Dele Alake ya nesanta kansa da dukkan fastocin yakin neman zaben da ke yawo a soshiyal midiya cewa zai nemi takara a Ekiti.
Gamayyar limaman Musulunci a jihar Ondo sun zargi Gwamna Lucky Aiyedatiwa kan nuna wariya kamar gwamnatin da ta shude a jihar wurin nuna bambanci.
Kotun Kolin Najeriya ta yi fatali da karar tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar HDP wanda ya nemi soke nasarar Buhari a 2019 da nasarar Tinubu a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya fito ya yi magana kan batun neman shugabancin jam'iyyar APC na kasa da aka yada cewa yana da muradi.
Mambobin majalisar dokokin jihar Ogun sun kaɗa kuri'at ba gudu ba ja da baya a matakin tsige kakakin majalisar, sun rantsar da wanda zai maye gurbinsa yau Talata.
Gwamnatin jihar Kogi ta yi martani kan jita-jitar cewa ta kirkiri sabon ofishin tsohon gwamna, Yahaya Bello a cikin gidan gwamnati bayan Bello mika mulki
Jam'iyyar APC mai mulki ta gargaɗi tsohon gwamnan jihqr Kogi, Yahaya Bello, ya shiga taitayinsa doomin babu gurbinsa a kwamitin gudanarwa na ƙasa karkashin Ganduje.
Siyasa
Samu kari