Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya magantu kan zargin mukarrabansa da cin hanci inda ya kare Jimi Lawal, kan tuhumar badakala da ake yi masa.
Alhaji Buba Galadima, Jagora a NNPP, kuma makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zargi jam'iyya mai mulki ta APC da kokarin murkushe 'yan adawa.
Jam'iyyar APC ta samu ƙaruwa da ƴan Majalisar Wakilai daga jihohin Kaduna da Neja suka sanar da ficewarsu daga PDO zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya yau Talata.
Nasir El-Rufa'i ya zargi gwamnan Kaduna, Uba Sani da aiki tare da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin a dakushe tasirin siyasarsa kafin zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi Allah ya isa ga 'yan majalisar Kaduna kan bincikensa da ake a kan rashawa. El-Rufa'i ya ce karshensu zai yi muni.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana yadda Uba Sani ke kashe mu raba da yan kwangila kafin ya amince ya ba su aikin gwamnatin jihar.
Wata majiya daga APC ta tona yadda ake kulla shirin tabbatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai samu tikitin sake tsayawa takara ba tare da hamayya ba.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani ga 'yan majalisar Rivers bayan an tuhume shi a kan kokarin tsige shi tare da mataimakiyarsa.
An sake taso Gwamna Siminalayi Fubara a gaba bayan majalisa jihar Rivers ta aika masa da mataimakiyarsa wasikar zargin saba doka, wanda zai iya janyo tsigewa.
Siyasa
Samu kari