Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa babu wanda zai iya kayar da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da zaɓen 2027, ya ce Peter Obi zai zo na 2.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa PDP za ta samu sakamako mafi muni a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa a 2027, za ta yi na huɗu.
Rahotanni daga na kusa da Kwankwaso da majiyoyi daga fadar shugaban ƙasa sun karyata labarin cewa Shugaba Tinubu ya gana da Kwankwaso a Aso Rock.
Jam’iyyar SDP ta rusa kwamitinta na kasa tare da ficewa daga hadakar Atiku, tana mai cewa za ta tsayar da ‘yan takara nata a babban zaben 2027 mai zuwa.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa shugaba, Bola Tinubu ya shiga ganawa da wasu daga cikin tsofaffin gwamnoni a Najeriya da suka yi mulki tare tun a shekarar 1999.
Jam'iyyar SDP mai adawa a Najeriya, ta nesanta kanta da Nasir El-Rufai, tana cewa ba mamba ba ne, kuma baya da izini ya wakilci jam’iyyar ko magana da sunanta.
Rikici ya kunno kai a ADC kan burin Atiku Abubakar na yin takara a 2027, yayin da El-Rufai da wasu ke dagewa kan cewa mulki ya tsaya a Kudancin Najeriya zuwa 2031.
Nada Farfesa Nentawe a matsayin sabon shugaban APC na ƙasa ya haifar da muhara, an ji wasu daga cikin dalilin jam'iyya mai mulki na ɗaukar wannan mataki.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran Kwankwasiyya na kasa, Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi dubunnan magoya bayan APC a Kano da suka bar jam'iyyarsu zuwa APC.
Siyasa
Samu kari