Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Uban jam'iyyar ADC, Ralph Nwosu ya ce David Mark da Rauf Aregbesola suna da kwarewar jagorantar haɗakar ƴan adawa zuwa fadar shugaban kasa a zaben 2027.
Yayin da jam'iyyar APC ta tafka asara a yau Laraba, wani hadimin gwamnan Plateau ya yi murabus daga mukamin mai ba gwamnan jihar shawara kan harkokin siyasa.
A labarin nan, za a ji yadda sabon shugaban ADC, Sanata David Mark ya sha gwagwarmayar siyasa tun a zamanin mulkin soja na Muhammadu Buhari da na dimokuraɗiyya.
Rotimi Amaechi ya ce Najeriya ta lalace, inda ya zargi INEC da jam'iyyar APC (da ya ce 'ya'yanta barayi ne) da shirya murɗe zaɓuka masu zuwa. Ya koma ADC.
Amina Dogon-Yaro ta ajiye aiki a NTA don tsayawa takarar majalisar tarayya a mazabar Garki/Babura, inda ta samu goyon bayan jama'a don burin siyasar ta.
Kakakin majalisar Filato ya yi murabus, an zaɓi Nanloong Daniel na APC, yayin da ake sa ran hakan zai dawo da zaman lafiya bayan rikicin siyasa a jihar.
Yayin da ake taron hadaka a Abuja, tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya fice daga jam’iyyar APC tare da shiga ADC, yana cewa Najeriya na cikin mawuyacin hali.
A kokarin hadakar jam'iyyun adawa, Atiku Abubakar, Peter Obi, Nasir El-Rufai da Dino Melaye sun hallara a birnin Abuja domin kaddamar da jam'iyyar ADC a Najeriya.
An fara samun matsala a haɗakar yan adawa bayan Kungiyar “Concerned Stakeholders of the ADC” ta bayyana damuwa kan nadin sababbin shugabannin a ADC.
Siyasa
Samu kari