Rahoto ya nuna cewa ma'aikata biyu sun mutu, wasu hudu sun kamu da zazzabin cizon sauro a filin jirgin Frankfurt bayan zargin sauro ya shigo Jamus a jirgin sama.
Rahoto ya nuna cewa ma'aikata biyu sun mutu, wasu hudu sun kamu da zazzabin cizon sauro a filin jirgin Frankfurt bayan zargin sauro ya shigo Jamus a jirgin sama.
Wannan labari yana magana ne kan Kwamitin Kamfen din Shugaba Bola Tinubu na Zaben 2027 da jam'iyyar APC ta yi, da kuma rashin sunayen wasu jiga-jigan 'yan siyasa
A labarin nan, za a bi cewa hadimin Gwamnan Kano, Ibrahim Rogo ya jagoranci gudanar da taron mai ruwa da tsaki a NNPP da Kwankwasiyya don neman komawa APC.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya yi tsokaci kan zaben shekarar 2027. Gwamna Otti ya bayyana dalilin da ya sa zaben 2027 zai kasance mai sauki a gare shi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana cewa yana koyon abubuwa a wajen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu.
Jam’iyyar NNPP ta amince ‘ya’yan marigayi ‘yan majalisar Kano, Sa’ad Aminu Sa’ad da Nabil Aliyu Daneji, su fafata a neman kujerun da suka zama babu kowa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya koka kan kalubalen da yake fuskanta a fagen siyasar Najeriya. Ya ce ana tsangwamarsa da zaginsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa an bukace shi da ya janye daga takarar shugabancin ƙasa da ba wani dama.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya tarbi wasu jiga-jigan jam'iyyar NNPP da suka sauya sheka zuwa APC. Daga ciki har da hadimin Gwamna Abba.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya koɗa tsohon Shugaban APC kuma tsohon gwamna a Kano, Abdullahi Umar Ganduje da ya cika shekaru 76.
Siyasa
Samu kari