Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, sabon mukami a gwamnatinsa.
Sanata Barau I. Ji brin ya ce akwai alamu mai karfi cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya hannu kan kudirin kafa hukumar hukumar raya Arewa maso Yamma (NWDC).
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta yi kira na musamman ga yan Najeriya kan kashe kudi wajen sayen kayan rarraba wutar lantarki.
Bayan shafe kwanaki 15 a hannun masu garkuwa da mutane, yaran mai Shari'a Janet Galadima sun shaki iskar 'yanci. Yanzu haka yaran na tare da mahaifiyarsu.
Mai kamfanin BUA, Alhaji Abdulsamad Rabi'u ya kaddamar da gina katafaren asibitin zamani kyauta ga hukumar kwastam a jihar Bauchi. An fara aiki a jiya Litinin.
Shugaban jami'ar Dutsin-ma a jihar Katsina (FUDMA), Farfesa Armaya'u Bichi ya zargi wasu ma'aikatan jami'ar da aiki da 'yan ta'adda ta hanyar ba su bayanai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya zargi magajinsa Gwamna Uba Sani da kokarin bata masa suna da gwamnatinsa a zargin badakalar N423bn.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake zama shugaban kungiyar ECOWAS a karo na biyu. Tinubu zai ci gaba da jagorantar kungiyar na tsawon shekara daya.
Labarai
Samu kari