A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya kirkiro ma'aikatar raya dabbobi. An sanar da kirkirar ma’aikatar ne a yayin kaddamar da kwamitin aiwatar da gyara kan harkokin kiwon dabbobi.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya taya Sheikh Dahiru Usman Bauchi murnar cika shekaru 100 a duniya. Ajuri Ngelale ne ya tura sakon a yau Talata.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya ce za a kwashe wasu gidajen gyaran hali a mayar da su wasu matsuguni. Dokar ita ce ba a so su shigo birni.
Shugaban kungiyar lauyoyin Najeriya ta NBA, Yakubu Maikyau ya bayyana cewa kwata-kwata babu batun auren jinsi a yarjejeniyar kamar yadda wasu ke yadawa.
Mazauna garin Rano dake jihar Kano sun shiga tashin hankali bayan da aka girke 'yan daba da makamai a masarautar garin. Sun ce basu san wanda ya girke su ko manufa.
Bulaliyar masara rinjaye na majalisar Wakilai, Hon. Sani Madaki ya gabatar da kuduri gaban majalisar da ya nemi gwamati ta dakata daga aiwatar da yarjejeniyar Samoa
Ministan sufuri, Sanata Said Alkali ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya umarci Kashim Shettima ya gana da shugaban kasar China domin neman tallafin kudi.
Majalisar kolin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga yan siyasa kan girmama sarakuna musamman wadanda suke rike da jaggorancin addini a cikinsu.
Gwamnatin jihar Taraba ta hannun ma'aikatar ilimin jihar ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare 7 bayan kama su suna karbar kudi daga hannun dalibai.
Labarai
Samu kari