Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Wasu daga cikin matasan da ke jagorantar zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a Najeriya sun fada hannun jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS).
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi magana kan rikice-rikicen da aka samu sakamakon zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Shugaban hukumar kwastam na ƙasa, Bashir Adeniyi ya ce ana sa ran za a samu saukar farashin kayayyaki a nan ba da jimawa ba yayin da aka dakatar da haraji.
Rundunar sojan Najeriya ta caccaki masu ɓuya a rigar zanga-zanga tare da lalata wuraren ibada a tattakin da ke gudana na kwanaki 10 a fadin kasa.
Matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun kewaye gidan ministan Abuja, Nyesom Wike a birnin Fatakwal da ke jihar Rivers suna ihu da taken Najeriya.
Masu zanga zanga sun dakatar da fita kan tituna a jihar Osun saboda babban bikin al'adun Osogbo da ke tafe a wannan shekara da muke ciki 2024 a jihar.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana hanyar da za a iya tsige shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Najeriya ta yi rashin 'yan majalisun tarayya mutum 26 a cikin shekara tara da suka gabata (2015 zuwa 2024). Sun haɗa da sanatoci da ƴan majalisar wakilai.
Rahotanni sun bayyana cewa wani soja ya harbe wani karamin yaro dan shekara 16 har lahira a lokacin da suke rangadi a Samarun Zariya da ke jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari