Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa kawo yanzu an yi nasarar tsamo gawarwakin mutum 19 daha tafki bayan konewar kwale-kwale ranar Laraba a jihar Bayelsa.
Gwamnatin jihar Plateau ta sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a Jos da Bukuru. Gwamnatin ta ce jama'a za su iya fitowa su gudanar da harkokinsu.
Farfesa Salisu Shehu da Farfesa M.B Uthman sun yi bayanin makircin da ake bi wajen yada akidan LGBTQ. An yi kira ga masana su rika rubuce rubuce domin tarbiyyar yara
Rahotanni sun bayyaɓa cewa tun da duku-duku matasa masu zanga zanga sun fito kan tituna a babban birnin tarayya Abuja duk da tulin jami'an tsaro da aka jibge.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya fito ya bayyana dalilinsa na kin cewa komai dangane rikicin masarautar Kano da ya ki ci ya ki cinyewa.
Aminu Abdullahi Chubado ya yi tir da yadda aka cusa riba a tallafin gwamnatin tarayya. Ko da ruwan 1% ne, musulmai za su kyamaci cin irin wannan bashi saboda addini.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da sako tsohuwar 'yar Majalisar Tarayya, Joan Onyemaechi aka sace a jihar a watan Yulin 2024 yayin ibada a coci.
Fitaccen dan kasuwa, Tony Elumelu ya ce tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da marigayi Abba Kyari su suka hana shi samun damar mallakar rijiyoyin mai.
Rahotanni sun bayyana cewa yan bindiga sun kashe ɗan sanda yayin da suka tarwatsa wani abun fashewa a shingen binciken ababen hawa a jihar Anambra.
Labarai
Samu kari