Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Mataimakin shugaban kasar, Kashim Shettima ya bayyana shirye-shiryen Bola Tinubu kan matasa inda sha alwashin cigaba da tafiya da su a wannan gwamnati.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun shiga har cikin gida, sun yi awon gaba da wani malami, Sheih Isma'il Gausi a Zaria da ke jihar Kaduna da daren ranar Laraba.
An tafka gagarumar asarar rayuka a jihar Kaduna bayan motoci biyu sun yi taho mu gama da juna a Zaria inda mutane 11 su ka rasu nan take, mutum hudu kuma na asibiti.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna sun nuna cewa ɓarayin daji sun hallaka Magajin Garin Gefe da ke yankin Kufana da tsakar dare.
Kwamitin gudanar da na masu zanga-zanga a jihar Lagos ta bukaci Bola Tinubu ya sallami Kayode Egbetokun daga mukaminsa kan zargin kisan gilla a Najeriya.
Gwamnatin jihar Katsina ta mika sakon godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan raba manyan mukamai ga yan jihar da suka hada da Aminu Bello Masari.
Gwamnatin Kano ta karrama dan bangar da aka kashe yana aiki tare da ba matarsa da yayaensa makudan kudi, ta kara girma ga wanda ya samu raunuka yayin aiki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa sojojin da aka tura garin Mararaba saboda zanga zanga sun tare babbar motar dakon kaya ɗauke da mutane sama da 30.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya gargadi shugabanni da sauran 'yan Najeriya a kan su rungumi sulhu domin samar da ci gaba mai dorewa.
Labarai
Samu kari