A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Gwamnatin Kano ta yi baki 2 kan shinkafar Tinubu. An kama shinakafa buhu 16,800 da ake sauyawa buhu. Amma daga baya, gwamnati ta ce akwai mai ita.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce, rundunar sojojin Nigeriya ta bayyana dalilin tsare wani matashin dan jarida mai binciken kwa-kwaf, Fisayo Soyombo a Rivers.
Kungiyar cinikayya ta duniya watau WTO ta sake naɗa tsohuwar ministar kuɗi a Najeriya, Drm Ngozi Okonjo-Iweala a matsayin Darakta Janar karo na biyu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa sabuwar dokar gyaran haraji ba za ta shafi talaka da kananan 'yan kasuwa ba. Sunday Dare ya bayyana dalilin kawo dokar.
Kamfanin man NNPCL ya ƙaryata jita jitar cewa matatar Fatakwal ba ta fata aiki ba kamar yadda wani mutum a Rivers ya fada. Jami'in NNPCL ya fadi gaskiya kan matatar
Rahotanni sun nuna cewa wani kwale-kwale da ya ɗauko mutane akalla 200 ya kife a kogin Neja a jihar Neja, ana fargabar da mutane da dama sun rasa rayukansu.
Yayin da yan Najeriya ke cigaba da shan wahala saboda tsadar mai, Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da motoci masu amfani da gas domin zirga-zirga kyauta a birnin Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar EFCC na ci gaba da shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello duk da babu lauyansa ko ɗaya.
Hukumar NYSC ta cire sharadin amfani da sunan miji ga matan aure. Al'ummar musulmi sun dade suna bukatar haka lura da ana amfani da suna uba ne ba miji ba.
Labarai
Samu kari