Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Rundunar ƴan sanda a Kano ta kama kwararren mai shekaru 23 da ya yi garkuwa da yarinya mai shekaru hudu da haihuwa. Matashin ya bukaci kudin fansa N3m
Kwamitin Majalisar wakilai ya shirya jin ra'ayin yan Najeriya. Za a gudanar dA babban taro a karshen shekarar 2024. Za a tattauna batun yancin kananan hukumomi.
Sanatocin Arewa sun gudanar da taron sirri bayan kudurin sake fasalin haraji ya tsallake karatu na biyu, inda aka tura shi zuwa Kwamitin Kudi na majalisar dattawa.
Farfesa Mansur Sokoto ya bukaci yan majalisa su yi taka tsantsan a kan amincewa da kudirin harajin Tinubu saboda zargin maƙarƙashiya a cikinsa aka hasashe
Majiyoyi daga babbar kotun tarayya sun shaida cewa hukumar EFCC ta gaza gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a kotun saboda rashin wasu takardu.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya nuna adawarsa a fili kan sabuwar dokar haraji da Shugaba Bola Tinubu ya gabatarwa majalisa. Ya ce dokar za ta illata Arewa.
Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya raba kujerun Hajji, motoci, Keke NAPEP, keken dinki da keken hawa bayan gasar karatun Alkur'ani a jihar Kano.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya nuna damuwa kan yadda aka yi gaggawar amincewa da kudirin dokar sake fasalin haraji da aka bijiro da shi.
Kotu a Gombe ta yanke hukuncin shekaru bakwai ga 'yan sanda biyu da jami'in shige da fice bisa laifin damfarar N1.6m daga wasu mutane da suna sama masu musu aiki.
Labarai
Samu kari