Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa jama'a su yi taka tsan-tsan da wuraren da ake taruwa, saboda an samu rahoton wasu bata gari za su kai hari.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da cafke wasu limaman coci bisa zarge-zarge, an gano alburushi da wasu kayayyaki na tsafi a majami'unsu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana fatan cewa kasashen waje za su yi aiki da Najeriya yadda ya dace tare da inganta tattalin arzikin kasa.
Wasu majiyoyi sun sake tabbatar wa cewa shugaban yan bindiga, Bello Turji ya sake sauya mafaka inda aka gano shi a dajin Kalage da ke Kagara ta Gabas a Zamfara.
Masana sun gargadi mutane yayin da aka gano ana sayar da gurbataccen manja mai lahani a kasuwannin Najeriya. Hukumar NAFDAC ta tabbatar da hakan.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi jimami bisa rasuwar Da Yohanna Dalyop, wanda ya bayyana a matsayin jajirtacce wajen inganta rayuwar al'umma.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon mataimakinsa, Nasiru Yusuf Gawuna sababbin mukamai.
Dan ta'adda, Bello Turji ya yi shiru a yan kwanakin nan yayin da sojoji ke kara cin masa inda ake zargin ya sake wasu mayaka domin tsira daga mamayar yan bindiga.
Majalisar Wakilai ta ƙasa ta sanar da ɗage ranar komawa hutun ƴan Majalisa daga 28 ga watan Janairu zuwa 4 ga watan Fabrairu, 2025, ta faɗi dalilin karin makao 1.
Labarai
Samu kari