Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Gwamnonin arewa sun yi ta'aziyyar marigayi Lt. Gen. Useni, jajirtaccen gwarzo mai kishin kasa wanda ya rasu yana da shekaru 82 bayan fama da doguwar jinya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama 'yan fashi da makami sun tare hanya a tsakiyar birnin Kano suna sace sacen wayoyi. Za a gurfanar da su a kotu.
Yayan gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, Injiniya Sunday Makinde ya rasu da daren ranar Juma'a a gidanda da ke Ibadan, iyalai da ƴan uwa sun fara jimami.
Tsohon gwamnan Neja, Dr Mu'azu Babangida Aliyu ya kalubalanci gwamnatin tarayya kan rufe iyakoki inda ya nuna cewa hakan bai kawo wani amfani ga kasa ba.
Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci sojoji su mamaye dazuka don murkushe 'yan bindiga, yayin da ya ziyarci Gwamna Bago don jajanta masa kan iftila'in Neja.
Gwamnan jihar Nasarawa, abdullahi Sule ya ziyarci kasar China domin tattaunawa da kamfanin batir na Lithium a Nasarawa. Za a rika ba ma'aikata albashin N500,000.
Hatsarin mota ya kashe matashiya mai shirin yiwa kasa hidima a hanyar Afikpo, Ebonyi. Sauran matasa sun ji rauni kuma an garzaya da su asibitin DUFUHS.
Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya yi jimamin mutuwar tsohon Ministan Babban Birnin Tarayya, Janar Jeremiah Useni a rasu a yau Alhamis, 23 ga Janairu, 2025.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana irin barnar da gobara ta yi a kasuwar Karar Yan Katako da ke Sokoto. Ta ce shaguna da dama sun lalace.
Labarai
Samu kari