Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa daukar nauyin auren gata, inda za a kashe sama da Naira biliyan biyu abu ne da zai sanya albarka tare da dakile aikata laifi a jihar.
Gwamnatin tarayya ta shirya gudanar da taro da kungiyar kwadago ta kasa (NLC) kan karin kudin kira da data. NLC dai ta shirya gudanar da zanga zanga kan karin.
'Yan sandan jihar Kano sun sanar da mutuwar wani gagararren dan daba bayan mutane sun masa dukan kawo wuka, sun yi rugu rugu da kafofinsa kafin ya mutu.
Aregbesola ya yafe wa Olaboye da ya nemi gafara kan yunƙurin kashe shi a 2006. Yayin da ya yiwa mutumin nasiha, tsohon gwamnan ya ce bai rike shi a zuciya ba..
Gwamnatin Ogun ta fara bincike kan bidiyon da ya nuna Oba Ogunjobi yana cin zarafin Cif Arinola, yana la’antar shi da barazanar amfani da ‘yan sanda kansa.
Sojojin Najeriya sun kai farmaki maboyar 'yan bindiga a jihar Taraba sun kama miyagu 23. 'Yan ta'addar sun biya wani basarake N1.5m domin kafa sansani.
Sarkin Kano, Muhammadu Sansui II ya bayyana cewa babban taron mahaddata Al-Kur'ani da za a gudanar a Abuja zai iya zama bidi'a idan an yi ne saboda siyasa.
Matatar Dangote ta fadi dalilin karya farashin man fetur a ramar Asabar da ta wuce a Najeriya. Dangote ya ce karyewar farashin danyen mai ne ya kawo saukin.
Shugaban jami'ar tarayya ta Gusau, Farfesa Muazu Abubakar, ya fito da bayanai a kan zargin cewa 'yan majalisa sun nemi shugabannin jami'o'i su bayar da cin hanci.
Labarai
Samu kari