Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce maganar Hajiya Na'atu ta yi a kan Bola Tinubu game da rashawa gaskiya ne. Ya fito da hujjoji kan zargin Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta fara tolling a kan titin Abuja-Akwanga-Lafia-Makurdi domin biyan bashin dala miliyan 460.8 da aka karɓa daga China Exim Bank.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.
An samu asarar rayukan wasu dalibai bayan tashin wata mummunar gobara a wata makarantar allo da ke jihar Zamfara. Gobarar ta tashi ne da tsakar dare.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta kai farmaki maboyar 'yan ta'adda a Alkaleri inda ta yi jina jina ga 'yan ta'addar da kashe wasu biyu da kwato makamai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai shilla zuwa birnin Paris na kasar Faransa a ranar Laraba. Shugaban kasan zai gana da Shugaba Emmanuel Macron.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta kara wa'adin lokacin biyan kudin Hajjin 2025. Hukumar NAHCON ta bukaci maniyyata da su biya kudadensu a kan lokaci.
Mazauna yankin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, sun bayyana cewa rashin wakilci a majalisar dokokin Kano ya na jawo masu koma baya a yankin sosai.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bukaci zaman lafiya a Rimin Zakara. Ya ce rikici ba zai magance matsala ba amma za a kafa kwamitin warware rikicin cikin sauki.
Labarai
Samu kari