Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Bayan martanin matar Sanata Godswill Akpabio kan zargin da ake yi masa, Natasha Akpoti-Uduaghan ta gargadi mai dakin nasa kan janye jikinta daga lamarin.
Gwamnatin Ondo ta ware N634m don biyan kudin WASSCE na 2024/2025 ga dalibai sama da 23,000, da nufin ba 'ya'yan talakawa damar yin karatu ba tare da matsala ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kira ga gwamnatoci a kowane mataki da su saukakawa rayuwar 'yan Najeriya musamman a Ramadan.
Gwamnan jihar Neja, Muhammed Umaru Bago ya buƙaci musulmi su ƙara zage dantse wajen yi wa kasa da jiharsu addu'ar zaman lafiya da ci gaba a watan Ramadan.
Hukumar alhazai ta kasa, NAHCON ta fitar da sanarwa kan daukar ma'aikatan lafiya domin aikin hajjin bana. Za a fara daukar ma'aikata a ranar 8 ga watan Maris.
Ana tsaka da ce-ce-ku-ce kan zargin Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an bankado wani abu irin haka da ya faru da ita da Reno Omokri.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas ta kama mutane 35 da ake zargi da fashi da makami. 'Yan sandan sun bayyana cewa an gurfanar da su a kotu.
'Yan kasuwa da dama sun shiga cikin halin jimami bayan tashin wata mummunar gobara a jihar Sokoto. Gobarar ta lakume shaguna da dama a fitacciyar kasuwa.
Hukumar EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan Abia, Theodore Orji, da ɗansa, Chinedum Orji, da wasu mutane biyar kan zargin almundahanar N47bn a kotun Abia.
Labarai
Samu kari