Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun badda kama sun sace bayin Allah a jihar Neja da ke yankin Arewacin Najeriya. 'Yan bindigan sun zo sanye da kayan jami'an EFCC.
Sanata Saliu Mustapha ya tallafa wa mutane 2,500 a Kwara, bayan ya horar da su kan sana’o’i don bunkasa kasuwanci, noma da rage fatara a Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya caccaki 'yan siyasa masu siyasantar sa matsalar rashin tsaro. Ya yi gargadin cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci hakan ba.
Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Shugaba Tinubu ya jajanta wa iyalan Adenike Ebunoluwa Oyagbola wacce ta rasu tana da shekara 94 a duniya.
Karamin ministan ayyuka, Muhammad Bello Goronyo, ya nuna cewa samar da ingantattun hanyoyi zai taimaka wajen magance matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf za ta kashe N8bn domin shirin ciyarwa a watan Ramadan da muke ciki. Shirye-shrye sun kankama.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun yi ta'asa a jihar Zamfara inda suka yi garkuwa da wasu shugabannin APC biyar daga Kaura Namoda ta Kudu.
Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Chif Adenike Ebun Oyagbola, Gwamna Dapo Abiodun ya nuna alhinin game da rasuwar mace ta farko da ta zama minista.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an sanar da rasuwar Sarkin Sasa da ke Ibadan a jihar Oyo, Alhaji Haruna Maiyasin bayan ya shafe shekaru da dama a sarauta.
Labarai
Samu kari