'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. Jami'an tsaro sun fito an yi gumurzu wanda ya kai ga dakile harin.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Kungiyar CAN ta gargadi wasu gwamnonin Arewacin Najeriya guda hudu kan rufe makarantu saboda samun sauki a azumin watan Ramdan da ake ciki a yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da aiki kai tsaye ga matasa 774 da suke aikin wucin gadi na shekara daya a cibiyoyin lafiya a fadin jihohin Najeriya.
Matar shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta bayyana cewa akwai bukatar a samu karin yawan mata daga wakiltar jama'arsu a majalisun kasar nan da 35%.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Natasha Akpoti-Uduaghan ba ta hakura ba kan zargin da take yi wa Sanata Godswill Akpabio.
Majalisar dattawa ta amince da shawarwarin kwamitin ladabtarwarta, inda ta dakatar da sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha, wadda ta zargi Akpabio da lalata.
Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.
Kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da shawarin dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya na tsawon watanni 6 kan zargin Sanata Godswill Akpabio.
Wasu daga cikin mawakan Kannywood da suka sauya sheka zuwa APC sun gana da gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf a gidan gwamnati da yammacin Talata.
Babban limamin Edo, Sheikh Abdulfattah Enabulele ya nuna rashin amincewarsa kan matakin kulle makarantu da wasu gwamnonin Arewa suka dauka saboda azumin Ramadan.
Labarai
Samu kari