Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
A wannan labarinnnnn, za ku ji martanin rundunar sojin Najeriya a kan wani bidiyon kisan sojoji da ake yadawa da sunan harin da ya afku a Marte, jihar Borno.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa ƴan bindiga sun farmaki shingen bincike a yankin mahaifar mai girma gwamnan jihar Anambara, Farfesa Charles Soludo.
Dakarun rundunar sojin Najeriya ta kwato shanu sama da 1,000 da aka sace a jihar Filato. Sojoji sun yi artabu da 'yan bindigar da suka sace shanun tare da kashe biyu
Kotun ECOWAS ta samu Najeriya da laifin keta hakkin Moses Abiodun da aka tsare shekaru 16 ba tare da shari'a ba, ta umarci a sake shi tare da biyan sa diyyar N20m.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon matuƙin jirgin shugabannin ƙasa, Kyaftin Shehu Iyal ya rasu a ranar Alhamis bayan fama da jinya.
Masu sayar da dabbobi sun yi fargabar tashin farashi bayan kasar Nijar ta hana fitar da dabbobi zuwa Najeriya da wasu kasashe ana shirin sallar lahiya.
Abdul Samad Rabiu ya ce rage haraji daga gwamnati ya taimaka wajen rage farashin abinci, inda shinkafa ta faɗo daga N110,000 zuwa N60,000 a kasuwanni.
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ta ce farashi ya sauka da 0.52% a Afrilu idana aka kwatanta da bara kuma da 21.26%
Babban hafsan tsaron kasa, Christopher Musa ya bayyana cewa Najeriya ta shirya kakkabe duk wasu ƴan ta'adda daga doron duniya, ya ce an sayo makamai.
Labarai
Samu kari