Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
A labarin nan, za a ji cewa har yanzu ana samun manyan yan siyasa da ake ganin za su maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje bayan da ya yi murabus.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi fama da rashin lafiya da ta kai aka kwantar da shi a dakin kulawa na musamman.
Hukumar zabe ta INEC ba shirin kawo sauye sauye game da yadda ake duba sakamakon zabe da aka riga aka fitar. INEC za ta shirya zabe a jihohi a wata 13 masu zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Jama'atul Nasril Islam ta bayyana takaici a kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ta zuba ido ana kashe jama'a babu kakkautawa.
A labarin nan, za a ji cewa mai magana da yawun tsohon shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana yadda Buhari ya gudanar da mulki a cikin gaskiya da rikon amana.
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura ya samu mukami a hukumar UBEC a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a yau Talata 1 ga watan Yulin 2027 da muke ciki.
Bayan kwanaki da rasuwarsa, an yi jana'izar fitaccen ɗan kasuwar nan, Alhaji Aminu Ɗantata a birnin Madina, manyan mutane daga ciki da wajen Najeriya sun halarta.
Sarkin Ijora ya tuɓe rawanin hakimai shida saboda halartar taron siyasa ba izini ba, yana mai tabbatar da tsarin sarauta da kuma goyon bayan gwamnati mai ci.
Rahotanni da muke samu yanzu na nuni da cewa Allah ya karbi rayuwar fitaccen ɗan kasuwar Kano da Arewa, Alhaji Aminu Ɗantata. Ya rasu yana da shekaru 94.
Labarai
Samu kari