Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Kungiyar lauyoyi ta kasa NBA ta yi martani ga Abba Kabir Yusuf kan hana hirar siyasa kai tsaye a radiyo a jihar Kano. NBA ta ce hukumar NBC ce ke da hurumin hakan.
Ya sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da kama wata mata mai suna Gift bayan ta yanke mazakutar saurayinta a unguwar Diobu da ke Port Harcourt a jiya Alhamis.
Kotun Ebonyi ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutum hudu da suka hada baki suka kashe Chinonso Elom, wani matashi dan Ngbo, a ranar 5 ga Fabrairu, 2023.
Rahotanni sun bayyana cewa wani abu ya fashe a sashen gas na wani gidan mai a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, mutum biyar sun ji raunuka, motoci sun ƙone.
Sheikh Alƙali Abubakar Salihu Zariya ya bayyana a shirin Hadiza Gabon wanda ya haifar da muhawara a kafafen sada zumunta, inda ra’ayoyi suka bambanta matuƙa.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
Dakarun rundunar sojin Nanjeriya sun fafata da Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. Sojoji sun fatattaki Boko Haram tare da kwato tarin makamansu.
A wannan labarin, APC Arewa ta Tsakiya ta yi watsi da zanga-zangar nadin Tsenyil, ta ce masu zanga-zangar 'yan bogi ne da ke kokarin hana ci gaban yankin.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da mutuwar mutum uku yayin da wasu 21 suka jikkata a cunkoson da ya faru a Bama da ke jihar Borno yayin rabon kudin tallafi.
Labarai
Samu kari