Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce zuwansa mulki Najeriya na neman durkushewa amma ya ceto kasar da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce ya gaji tattali maras inganci.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Saƙkwato sun nuna cewa ƴan bindiga sun kashe mutane 15 da wani hari da suka kai ana tsaka da sallah.
Mutum 1 ya rasa rayuwarsu yayin da wasu shida suka jikkata da wata naƙiya ta tarwashe a wurin ƴan bola bola a kofar Dawanau da ke cikim birnin Kano ranar Litinin.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani kan hukuncin kai gawa daga wani gari zuwa kasa mai tsarki kamar Madina a birne ta bayan jana'izar Aminu Dantata.
Yayin da ake ta kokarin haɗaka, tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya fice daga APC yana cewa Najeriya ta lalace gaba ɗaya, kuma al'umma ba sa iya cin abinci.
Yan kasuwa sun ki su rage farashin litar man fetur a gidajen mansu duk da matatar Ɗantoge ta yi rangwamen N40, sun ce suna da tsohon kaya da suka saya da tsada.
Mai Martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya samu damar yin jawabi a matsayin babban mako na musamman a taron kasuwanci na NBA-SBL.
Jami'an tsaro sun kama mutum 14 da ake zargi da kai hari da ta'addanci a Benue. Mutanen da aka kama 'yan kungiyar dan ta'adda Konyo da ake nema ido rufe.
A labarin nan, za a ji cewa har yanzu ana samun manyan yan siyasa da ake ganin za su maye gurbin Dr. Abdullahi Umar Ganduje bayan da ya yi murabus.
Labarai
Samu kari